show episodes
 
Artwork

1
Klitik Politik

Klitik Politik

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Klitik Politik adalah podcast yang akan membahas isu-isu politik nasional terkini melalui sudut pandang dua orang mahasiswa. Bahasan akan dibawakan secara ringan dan informatif, mari kita Klitik-in!
  continue reading
 
Artwork

1
Daga Laraba

Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Mingguan
 
Shiri ne da ke tattaunawa mai zurfi a kan batutuwan da suka shafi al'umma kai-tsaye, da nazari a kan tasirin da za su iya yi, da nemo hanyar magance ko kauce wa illolin da za su iya hifarwa bayan jin ta-bakin wadanda abin ya shafa.
  continue reading
 
Artwork

1
Najeriya a Yau

Muslim Muhammad Yusuf, Ummu Salmah Ibrahim

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Mingguan+
 
Shiri ne na minti 15 dake duba na tsanaki, da nazari mai gamsarwa, tare da tsokaci mai amfanarwa, a kan batutuwan da ke ɗaukar hankali a lamuran yau da kullum.
  continue reading
 
Artwork
 
Komunitas yang terdiri dari lintas kalangan (akademisi, praktisi, aktivis, dst) yang berfokus pada kajian isu-isu aktual ekonomi-politik lingkungan hidup.
  continue reading
 
Artwork

1
ISLAMMKING

Muhammad King

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Kicauan anak muda zaman now. Bicara banyak hal mulai dari olahraga, kuliah, cinta, kegalauan, kesehatan, politik dan masih banyak lagi. So tunggu apa lagi? Langsung aja subscribe ya gengs
  continue reading
 
Artwork
 
Ngopih Yuk! adalah singkatan dari Ngobrolin Politik-Hukum, yuk. Kami akan membincangkan situasi politik-hukum Indonesia terkini dengan gaya santai khas milenial. Oh iya, kami adalah Trio Celoteh Politika. Kontak kami via Twitter: @rianibrahim, @iksanmahar, @anesnyes. Email: [email protected]
  continue reading
 
Artwork

1
Crossfeed.id

My Room With Rizky Lazuardi

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Crossfeed adalah media digital yang akan memberikan Hiburan serta wawasan untuk anak muda, dari mulai Gaming, sains, sejarah, teknologi sampai Bisnis dan Politik akan kami bahas disini.
  continue reading
 
Artwork
 
Tempat kita untuk membahas segala hal mulai itu dari, percintaan, seni, politik, ataupun kesehatan, yang terpenting berbincangannya tidak terlalu berat dan yang pasti SANTAI...
  continue reading
 
Artwork
 
Sebuah podcast yang diciptakan dengan harapan menebar manfaat dan kebahagian untuk semua yang ada di udara. Disini kita akan ngobrol apa aja yang bisa dijadiin bahan obrolan mulai dari isu politik, motivasi, life style, pengalaman hidup, cerita kuliah, curhat anak sekolahan, atau bucin, apapun itu. hihi
  continue reading
 
Artwork

1
UMNO Online

UMNO Malaysia

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Mingguan+
 
Dengar podcast berita politik terkini negara Malaysia, Pertubuhan Kebangsaan Melayu Bersatu atau UMNO, bersama membina Perpaduan Rakyat Madani dan Penyatuan Ummah untuk Agama, Bangsa dan Tanah Air.
  continue reading
 
Artwork
 
"podcast yang membahas mengenai banyak hal seperti masalah kehidupan, bahkan masalah- masalah kontemporer saat ini seperti isu politik dan obrolan asik lainnya, selamat mendengarkan! podcast by : @dhayanwijaya
  continue reading
 
Artwork

1
Bicara Bahagia

Bicara Bahagia

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Hal di sekitar kita semestinya bikin bahagia, bukan jadi masalah kan ya? Mau sosial, budaya, ekonomi, teknologi, meme, tubir politik, dan segala macam persoalan bakal diubah jadi materi kebahagiaan.
  continue reading
 
Artwork
 
Mengemas pembahasan yang segar gak perlu bahas politik bahas lifestyle aja buat para pendengar ,biasanya lebih enak dengerin lagi nyantai cocoklah insyaallah buat para GENERASI Z dengerin aja pasti ada celotehan yang mungkin bisa mengubah pola pikir anda hahaha SANTAAAI YAH ENAKNYA DENGAR PODCAST
  continue reading
 
Cakap cakap kede kopi berisikan bahasan atau komentar yang lumrah di cakapkan di kedai kopi mengenai topik bahasan sehari hari berupa politik, lifestyle, keadaan terkini yang lazim dibahas
  continue reading
 
Artwork
 
Selamat datang di Pandit Suka Suka. Suka bola, ngoceh bola. Ngoceh golf juga. Sport lain juga. Politik juga. Suka fotografi? Jangan ngoceh, motret. Cek foto-foto di IG: kartosar. Suka apa saja, ngoceh apa saja. Check out my IG and Twitter: @kartosar
  continue reading
 
Podcast ini akan berisi ulasan subjetif gua tentang berbagai macam hal, dengan isi utama adalah hal yang paling menarik dan gua suka banget ngobrol soal ini. Yaitu tentang profesi gua sebagai tenaga penjual, sosial politik, love and relationship dan kehidupan secara umum, gua juga suka sepakbola, fans liverpool. Kenalan di Instagram @azizrikh
  continue reading
 
Artwork

1
Fariz Talks

Fariz Ruhiat

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Harian+
 
Podcast milik Fariz Ruhiat, manusia yg suka berdiskusi mengenai isu sosial dan politik. Pemaparan isu menggunakan bahasa yg ringan dan mudah dipahami, dilakukan dengan monolog dan interview.
  continue reading
 
Artwork

1
Serang Balik

Serang Balik

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Podcast Sepakbola yang bukan sekadar strategi, berita terbaru dan transfer pemain. Serang Balik membahas sepakbola melalui sudut pandang sosial, politik dan ekonomi.
  continue reading
 
Artwork

1
Abis Maghrib

Abis Maghrib

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Podcast yang akan membahas santai kehidupan anak sekolah dan seputar film, musik, kehidupan sosial, politik, horor, dan hal yang sedang trending dari perspektif anak sekolah.
  continue reading
 
Artwork

1
Yunas Zone

Novy Setia Yunas

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Yunas Zone- PodCAST- adalah media sharing dan diskusi berbagai hal isu isu sosial-politik, inovasi di kalangan Millenial dan ada pula beberapa materi perkuliahan yang akan di share pada podCAST ini.
  continue reading
 
Artwork

1
OtherSide by Pijak Podcast

OtherSide (Pijak Podcast)

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Selamat datang di seri podcast OtherSide bersama Ali dan Farizqi! Di podcast ini kami akan membahas tentang isu ekonomi, sosial, politik, dan segala hal yang menarik untuk dibahas dengan perspektif yang berbeda. Selamat menikmati!
  continue reading
 
Artwork

1
Podcast Jowo

Nugraha Perdana

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Halo perkenalkan nama saya Nugraha Perdana selaku yang membuat konten dalam podcast ini. Podcast Jowo adalah konten obrolan saya dengan teman-teman saya yang banyak memiliki pengalaman menarik dalam hidupnya. Obrolan ini menggunakan bahasa Jawa dikarenakan saya berasal dari Kota Malang dan ingin melestarikan budaya. Obrolan dalam podcast ini berisi obrolan menarik dari kisah horor, komedi, seni, politik, bisnis, dll. Tujuan adanya Podcast ini untuk menghibur dan mengedukasi masyarakat.
  continue reading
 
Artwork

1
Podcast Gurun

Guyonan Rukun

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Obrolan seputar keluh kesah mahasiswa tingkat akhir. Kadang berfaedah, lebih banyak tidak faedah. Anak dari bacotan Fadel, Oddang, Putra, dan Wardhana. Pujian dan apresiasi langsung kirim saja ke: [email protected]. Tidak terima kritik dan saran, adu bacot boleh. :)
  continue reading
 
Artwork

1
Alone

Saint Matthew Youth Community

icon
Unsubscribe
icon
Unsubscribe
Bulanan
 
Kesendirian adalah teman akrab aku, bisa aku bilang sahabat terbaik aku. Problema hidup yang aku lalui di dunia yang penuh hiruk dan pikuk saat ini membuat aku kadang mengalah, kadang juga melawan, tapi setelah itu akan pasti mencari sahabat aku "Alone"
  continue reading
 
Loading …
show series
 
Send us a text ’Yan Najeriya suna ci gaba da nuna damuwa da yadda rahotannin kwace-kwacen waya suke karuwa a sassan daban-daban na kasa. Daya daga cikin rahotanni na baya-bayan nan shi ne inda a birnin Kaduna aka bayar da rahoton cewa wani matashi ya daba wa wani babban soja wuka saboda jami’in ya ki ya mika wayarsa. Ko me mahukunta suke yi don han…
  continue reading
 
Send us a text Fara sana’a na cikin manyan jerin kalubalen da ’ƴan Najeriya suke fuskanta sakamakon wasu dalilai wadanda suka hada da rashin ilimi, ko Rashin wanda zai ba su shawara ko kuma, uwa uba, rashin jari. Wasu bayanai da Hukumar Ƙididdiga Ta Kasa – NBS – ta fitar sun nuna cewa fiye da kashi 40 cikin 100 na matasan Najeriya suna sha’awar far…
  continue reading
 
Send us a text Yau mutane na kallon bukukuwan Sallah da ido daban—yayin da wasu ke ganin ta zama lokaci na shakatawa nishadi kawai, wasu kuwa na cewa an bar al’adun da ke nuna kimar wannan babban lokaci na Musuluncin. Wadanda suka manyanta na ganin akwai abubuwa da dama da a yanzu matasa sukayi watsi da su wadanda kuma na da muhimmanci yayin bukuku…
  continue reading
 
Send us a text Wata dabi’a da ta zama ruwar dare ita ce yadda matasa suke yankawa suke kuma da fige kaji a unguwanni, musamman a lokutan shagulgulan sallah. A da can akwai kebabbun wurare da ake gudanar da irin wadannan abubuwa. Sai dai masana suna ganin hakan na tafe da illolin kiwon lafiya da ma gurbata muhalli. Wannan ne batun da shirin Najeriya…
  continue reading
 
Yayin da sallah ya gabato, mutane da dama kan yi fadi tashi don biyan wasu bukatun su na bukukuwan sallah, kuma kamar yadda aka saba, a irin wannan lokaci ne iyalai da dama kan maida hankulan su don ganin sun biya wasu daga cikin bukatun su musamman wadanda suka jibanci bikin sallah. Siyayyan kayan kayan abinci na daya daga cikin wadannan hidindimu…
  continue reading
 
Send us a text Ambaliyar ruwa na ci gaba da raba dubban mutane tare da lalata dukiyoyi a fadin Najeriya. Ko a makon da ya gabata, wasu al’ummomi a Karamar Hukumar Mokwa dake Jihar Neja sun fuskanci irin wannan ambaliya da ta yi sanadiyyar rasa rayuka da dukiyoyi masu yawa. Ko wadanne hanyoyi za a bi don kauce wa barnar ambaliya a Najeriya? Wannan n…
  continue reading
 
Send us a text Shin wanne ya fi zafi – takaicin rasa matsuguni ko alhinin Rashin sanin halin da dan uwa na jini yake ciki? Wannan ne halin da wasu al’ummomi a Karamar Hukumar Mokwa ta Jihar Neja suke ciki, bayan da suka tsinci kansu tsamo-tsamo a tsakiyar wata mummunar ambaliyar ruwa. Wasu mutanen da dama dai sun yi batan dabo a wannan ibitila’i, w…
  continue reading
 
Send us a text Rashin tsaro na cikin matsalolin da suke ci gaba da ci wa ’yan Najeriya da dama tuwo a kwarya, har a wannan lokaci da Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu yake cika shekara biyu a kan mulki. Wasu rahotanni da wasu kungiyoyi masu zaman kansu suka fitar dai sun koka da yadda suke ganin matsalar ta kara kamari a wadannan shekarun. Shirin Naj…
  continue reading
 
Send us a text A yau shekara biyu ke nan cif tun bayan da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya karɓi mulkin Najeriya a matsayin shugaban ƙasa na 16 tun bayan samun ‘yancin kai. Daya daga cikin abubuwan da shugaban kasar ya fara yi yayin jawabin karbar mulkin shi ne sanar da kawar da tallafin man fetur. Yayin da yake cika shekaru biyu, ana ci gaba da muhawa…
  continue reading
 
Rashin iya siyan audugar Alada ga mata na kara jefa su cikin matsaloli da dama, a wasu lokuta ma har da cututtuka da ka iya jawo musu matsaloli. A cewar wani rahoto da Asusun yara na majalisar dinkin duniya UNICEF da WaterAid na shekarar 2021 suka fitar, yace daya daga cikin kowace ‘yan mata goma a ƙasashen Afrika ta Kudu da Sahara na rasa zuwa mak…
  continue reading
 
Send us a text Najeriya tana cikin ƙasashen da suka fi yawan yara a duniya, a cewar Hukumar Kula da Kananan Yara ta Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF). Sai dai a cewar Hukumar ta UNICEF, kusan rabin wadannan yara suna fuskantar kalubale, kama daga cin zarafi zuwa rashin samun kulawa da dai sauran su. Wadannan matsaloli da yara suke fuskanta dai sun d…
  continue reading
 
Send us a text A tsarin mulkin dimokuraɗiyya, dangantaka tsakanin bangaren zartarwa da majalisun dokoki tana taka muhimmiyar rawa wajen gudanar da shugabanci a tsakanin al’umma. A galibin kasashe masu bin tsarin na dimokuraɗiyya, ’yan majalisa kan kasance masu wakiltar al’umma da kare muradunta, da sa ido da kuma bayar da shawarwarin da suka dace g…
  continue reading
 
Send us a text Mene ne ya sa jiga-jigan ’yan siyasar Najeriya bangaren adawa suka zabi inuwar jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) don hada hannu da nufin kawar da Shugaban Kasa Bola Tinubu da APC dagga mulki? Da daren Talata ne dai jigogin adawar, wadanda suka hada da tsohon Mataimakin Shugaban Kasa Atiku Abubakar, da tsohon Gwamnan Jihar K…
  continue reading
 
Send us a text Shekaru da dama kenan da hukumomin duniya ke gudanar da tarurruka da dama kan zakulo hanyoyin da za a kawo karshen dumamar yanayi a duniya. Dumama ko canjin yanayi na cigaba da barazana ga duniya, inda ake samun sauye sauye ga yanayi da wasu abubuwa da masana ke bayyana ka iya kara ta’azzara in ba’ayi wani abu a kai ba. Daya daga cik…
  continue reading
 
Dangantaka na kara runcabewa tsakanin Hukumar Tace Fina-finai ta jihar Kano, wato Kano State Censorship Board, hukumar da aka kafa a shekarar 2001 domin kula da tsaftar fina-finai da nishaɗi a jihar, musamman a fannin kiyaye al’ada da koyarwar addini wacce daya daga cikin jaruman fina finan Abba El-Mustapha, ke jagoranta. A baya-bayan nan, hukumar …
  continue reading
 
Send us a text Kula da lafiya na nufin yin abubuwa da ke kare mutum daga kamuwa da cututtuka da kuma tabbatar da cewa jiki na aiki yadda ya kamata. Wannan ya haɗa da cin abinci mai gina jiki, motsa jiki akai-akai, da dai sauran su. Sai dai a wannan zamani ‘yan Najeriya ba kasafai suke kula da lafiyar jikin su ba, a mafi yawan lokuta ma sai ciwo ya …
  continue reading
 
Send us a text Daya daga cikin ginshikan tsarin dimokuradiyya shi ne zabi – bai wa jama’a dama su zabi abin da suke so, ko kuma wanda suke so ya shugabance su. Wannan ne ya sa daya daga cikin muhimman matakai a kafuwar tsarin shi ne zabe. Sai dai kuma abin tambaya shi ne, zabin ya hada har da na yin zabe ko kaurace masa? Mene ne matsayin tsarin dim…
  continue reading
 
Send us a text Jam’iyyar NNPP wadda Dr. Boniface Aniebonam ya kafa a shekarar 2001, ta samu karfi sosai a Jihar Kano bayan tsohon gwamna Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shiga cikinta a shekarar 2022 tare da mabiyansa na Kwankwasiyya. Shigowarsa ta farfado da jam’iyyar, inda ta samu gagarumar nasara a zaɓen 2023 ta hanyar lashe kujerar gwamna da wasu…
  continue reading
 
Send us a text Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu (JAMB) ta yi amai ta lashe. Bayan ta musanta dukkan zarge-zargen da aka yi cewa tana da hannu a rashin kyawun sakamakon jarrabawar da ta shirya, Shugabanta ya fito ya amsa laifi. Yayin wata ganawa da ya yi da manema labarai, Farfesa Is-haq Oloyede ya ce dalibai 379,997 abin ya shafa, ku…
  continue reading
 
Karba-karba wani tsari ne da ya tanadi kewayarwar ludayi a tsakanin kudanci da arewacin Najeriya wajen rike shugabancin kasa. Manufar tsarin, wanda babu shi a Kundin Dokokin Najeriya, ita ce tabbatar da daidaito da haɗin kai da zaman lafiya a ƙasa. Sai dai yunkurin samar wa tsarin mazauni a ta yadda shugabanci zai rika kewaya a tsakanin shiyyoyi sh…
  continue reading
 
Send us a text Wasu ’yan Najeriya sun yi Allah-wadai da wani umarni da Hukumar da ke Kula da Harkar Wutar Lantarki a Najeriya, wato NERC, ta bai wa kamfanonin rarraba wutar lantarki da su biya diyya ga abokan huldarsu da ke rukunin Band A. Hukumar ta NERC ta bai wa kamfanoni rarrabar wutar, wato DisCos, wannan umarni ne saboda rashin samar wa Band …
  continue reading
 
Send us a text Alamu na nuna cewa galibin manoma a Najeriya suna da shakku a kan amfani da irin da aka sauya ƙwayoyin halittarsa. Hakan dai na faruwa ne duk da bayanan da wasu masana suka yi game da alfanun wannan iri wanda ake kira GMO ko Genetically Modified Organism a turance. Tuni dai wasu masanan, waɗanda suka shirya wani taron bita ga manema …
  continue reading
 
Send us a text Hukumomi a jihar Yobe sun dora alhakin kazancewar matsalar tamowa a kan rikicin Boko Haram da rashin shayar da jarirai nonon uwa yadda ya kamata da kuma gurbacewar harkar kiwon lafiya, da sauran su. Bayanin hakan na zuwa ne bayan ambato Babban Jami’i mai Kula da Ayyukan Jinkai na Majalisar Dinkin Duniya a Najeriya, Mista Mohamed Mali…
  continue reading
 
Send us a text Duk wanda ya shekara arbain zuwa sama ya san irin tarbiyyan da ya samo daga wurin iyayen sa a da baya can, irin mu’amalan dake tsakanin sa da iyaye har ma da shakuwan dake tsakanin ‘ya’ya da iyaye. A yanzu kuwa abubuwa sun canza daga yadda aka san su, inda abubuwa suka rincabe sukayi wa iyaye yawa. Daya daga cikin manyan sauyin da ak…
  continue reading
 
Duk shekara, dalibai kan rubuta jarabawa a matakai daban-daban na makarantu daban-daban. Daya daga cikin nau’ukan jarabawa da daliban Najeriya suke yi ita ce Jarabawar Sharen Fagen Shiga Manyan Makarantu, wato UTME. Kamar kowace shekara, a bana ma dalibai sun rubuta wannan jarabawa kuma a cewar Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu (JAMB)…
  continue reading
 
Send us a text Yin gwagwarmaya ko fafutuka wani abu ne da ke cikin jinin dan Adam, musamman idan yana kokarin ganin an samu sauyi ko cigaba a al'umma. Sai dai a Najeriya, sau da yawa ana danganta kalmar "gwagwarmaya" da rikici ko sabani da gwamnati. Shirin Najeriya A Yau na wannan rana zai yi nazari ne kan yadda za a yi gwagwarmaya ba tare da an ta…
  continue reading
 
Send us a text A ko’ina a Nahiyar Afirka za a iya samun ɗan Najeriya da ya bar ƙasar sa domin rayuwa a wata ƙasa. A yau ba sai an je Turai ko Amurka ba – kasashe irin su Mali, Ghana, Libya, Sudan da sauran su suna cike da matasa ’yan Najeriya wadanda suka je ci-rani. Shin me ya sa wadannan matasa suke barin Najeriya – uwa ga Afirka, mai albarkatu d…
  continue reading
 
Send us a text Kusan Naira biliyan day ace aka kiyasta ta salwanta sakamakon gobarar da ta kone wane sashe na babbar kasuwar dake tsakiyar Jos babbar birnin jihar Filato. An rawaito cewar gobarar ta lakume shaguna fiye da dari biyar, galibinsu na masu sayar da kayan gwanjo. Mutane da dama dai sun rasa hanyar cin abincinsu, kasancewar galibinsu sun …
  continue reading
 
Send us a text Cututtuka da dama suna Kamari a Najeriya wanda a mafi yawancin lokuta ma wadanda ke dauke da irin wadannan cututtukan basu da masaniyar suna dauke da su. Kamar yadda majalisar dinkin duniya ta bayyana, zaman lafiya, rashin matsalar kwakwalwa, da samun wadata na daga cikin abubuwan dake tabbatar da lafiyar bil’adama. Wata cuta da ta a…
  continue reading
 
Tatsuniya wata hanya ce ta ilmantarwa da bayar da tarbiyya da kuma koyar da al’adu da halaye na gari a tsakanin Hausawa. Tatsuniyoyi na ɗauke da darussa na rayuwa, suna kuma koya wa yara da manya jarumta da tausayi da sauran dabi’u kyawawa. Sai dai a yayin da duniya take sauyawa, ba kasafai matasa suke sha’awar sauraron tatsuniya ba. Wannan ne batu…
  continue reading
 
Send us a text Rahotanni suna nuna cewa farashin shinkafa, daya daga cikin nau’ukan abincin da ’yan Najeriya suka fi ci, ya karye a wasu sassan kasar. Sauyin farashin ya sa ana tambayoyi – shin me ya haifar da wannan sauyi? Kuma me hakan ka iya haddasawa a rayuwar talaka? A kan wannan sauyi da dalilansa ne shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai…
  continue reading
 
Send us a text Fagen siyasar Najeriya na ci gaba da jijjiga sakamakon sauya shekar da ’yan siyasa daga banarori daban-daban suke yi. A baya-bayan nan tsallakawar da wasu jiga-jigan jam’iyyun adawa suka yi zuwa jam’iyyar APC mai mulki ta jawo diga ayar tambaya a kan dalilansu da kuma makomar hamayya a zaben 2027. Hakan dai yana faruwa ne a daidai lo…
  continue reading
 
Send us a text Zazzabin cizon sauro, wato malaria, na cikin cututtuka mafiya shahara da kuma hadari a Najeriya. Wani rahoton Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ya nuna cewa Najeriya na da kaso mafi girma na mace-macen da cutar take haifarwa a duniya. Sau da yawa wanda ya kamu da cutar ta malaria kan sake kamuwa da ita bayan ya warke. Ko me ya sa magung…
  continue reading
 
Send us a text Tun zamanin kaka da kakanni ake gudanar da kananan sana’oi, wanda alumma ke dogaro dasu don biyan bukatun su na yau da kullum. Irin wadannan sana’oi sun hada da saka, jima, balangu, suyan kosai ko masa da dai sauran sana’oi da alumma keyi. A da can baya irin masu wadannan sana’a sun dogara ne da masu wucewa a bakin hanya don siyar da…
  continue reading
 
Wutar lantarki ta zama tamkar gwal a wasu sassan Arewacin Najeriya, inda a wasu yankuna aka ba da rahoton samun sa’o’i biyu kawai a rana, wasu kuma ba sa samun ko daidai da dakika daya. Masu kananan sana’o’i suna kallon rayuwarsu da kasuwancinsu suna durkushewa yayin da kayan sana’arsu suke lalacewa saboda rashin wuta. Shirin Daga Laraba na wannan …
  continue reading
 
Send us a text Ko kun san tanadin da Kundin Tsarin Mulkin Kasa ya yi game da Ofishin Mataimakin Shuaban Kasa da ayyukansa da alhakin da ya rataya a wuyansa? Kundin na Tsarin Mulkin Kasa ne dai kundin dokoki mafi karfi a Najeriya wanda ya kunshi tanade-tanade a kan dukkan al’amuran da suka shafi alhakin da ya rataya a wuyan shuggabanni da ma al’umma…
  continue reading
 
Send us a text A daidai lokacin da ake tunanin samun sauƙi daga ɗimbin matsalolin tsaro da na tada ƙayar baya a Najeriya, sai ga wasu matsalolin na ƙara Kunno Kai. Yayin da a wannan lokaci ake fuskantar kalubale iri-iri kama daga hare-haren da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne a Arewa maso Gabas, zuwa ga sabbin kashe-kashe a wasu garuruwan jihoh…
  continue reading
 
Send us a text Masu iya magana kan ce banza ba ta kai zomo kasuwa. Mai yiwuwa hakan ne ya sa matasan da ake zargi da aikata manyan laifuffuka shiga ofishin ’yan sanda, su kuma fita ba tare da wani ya harare su ba, balle ya kama su. ’Yan sandan dai sun ce wannan wata dabara ce ta yakar aikata manyan laifuka irin su sata da fashi da makami da kwacen …
  continue reading
 
Send us a text Doctor Zainab Muhammad na daya daga cikin mata a Arewacin Najeriya da ta jajirce tare da kudirin cika burinta na karantar kimiyya duk da kalubalen da wasu matan dake yankin Arewa suke bayyanawa suna fuskanta wurin karantar fannin. Doctor Zainab ba kimiyya kawai ta karanta ba, ta karanci daya daga cikin kimiyyoyin da ake ganin sun fi …
  continue reading
 
Duk wanda aka haifa ya tashi a kasar Hausa ya san al’adar nan ta bayar da ko karɓo ɗa ko ‘ya riƙo. A wasu lokutan mutum ne ke nema a ba shi rikon, a wasu lokuta kuma iyayen ne suke bayarwa don ƙashin kansu. Wannan alada ana yin ta ne da zimmar yauƙaƙa danƙon zumunci, amma a wasu lokuta kwalliya ba ta biyan kuɗin sabulu. Shirin Daga Laraba na wannan…
  continue reading
 
Send us a text A yanzu haka, al’ummar jihar Filato na cikin fargaba da tashin hankali sakamakon jerin hare-haren da suka afku a wasu sassan jihar, inda daruruwan mutane suka rasa rayukansu, wasu kuma suka tsere daga muhallansu. Ko mene ne dalilin sake fitowar rikice-rikicen da suka dabaibaye yankin da ake ganin an fara samun zaman lafiya? Shirin Na…
  continue reading
 
Send us a text A yanzu haka al’ummar Borno na cikin zulumi sakamakon wasu hare-haren da ake zargin kungiyar Boko Haram ce ta kai a wasu sassan jihar. Wadannan hare-hare dai suna faruwa ne bayan shekaru da dama da ikirarin Gwamnati na cewa an yi nasarar nakasa kungiyar. Ko mene ne dalilin sake farfadowar kungiyar ta Boko Haram a wannan lokaci? Wanna…
  continue reading
 
Send us a text A Najeriya ana tafka muhawara a kan yadda farashin danyen man fetur yake kara faduwa a kasuwannin duniya. Wannan lamari dai ya haddasa damuwa a zukatan wasu ’yan Najeriya, kama daga masana tattalin arziki zuwa ga jami’an gwamnati, kasancewar danyen mai ne mafi muhimmanci a cikin hanyoyin samun kudin shiga. Sai dai tambayar da wasu ’y…
  continue reading
 
Send us a text Irin dangantakar dake kasancewa tsakanin abokai na da matukar tasiri ga farin cikin wadannan abokai, ta yadda a wasu lokutan ma baka iya banbancewa tsakanin ‘yan uwan su na jini da kuma abokai. Irin wannan dangantaka ya kamata ne ace ana samun shi a wurin wadanda suke uwa daya uba daya ko kuma wadanda suke uba daya. Sai dai a yayin d…
  continue reading
 
Tun kaka da kakanni an san Hausawa da kawaici da kunya da kuma girmama na gaba da su. Mai yiwuwa wadannan dabi’u ne suka sa matar Bahaushe ba ta iya hada ido da mijinta, balle ta kira shi da sunansa na yanka. To amma a zamanin yau ba abin mamaki ba ne a samu matar aure ta kalli kwayar idon mijinta, ta kuma kira shi da sunansa na yanka. A kan wannan…
  continue reading
 
Send us a text A zamanin yau, ba kira da tura saƙo kawai ake yi da wayar hannu ba; baya ga haka, muhimmiyar hanya ce ta samun kuɗi da bunƙasa sana’o’i. Ko kun san dabarun amfani da wayoyinku don samun kuɗaɗen shiga? Idan ba ku sani ba, ko kuma kuna buƙatar ƙarin sani, ku biyo mu a shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci.…
  continue reading
 
Send us a text Shirin bautar ƙasa wanda aka kafa tun a shekarar 1973, an kirkire shi da nufin haɗa kan matasa daga kowane lungu da saƙo na ƙasar nan, domin fahimtar juna da kawar da wariyar yanki da kabilanci. Amma a yau, bayan shekaru fiye da arba'in da biyar da fara wannan shiri, jama’a da dama na tambaya: ko har yanzu shirin na da tasirin da aka…
  continue reading
 
Tun bayan kisan mafarauta 16 dake hanyar su ta dawowa gida a garin Uromi dake karamar hukumar Esan dake jihar Edo ne dai al’umma da dama ke ta aikewa da sakon alhini ga ‘yan uwa da abokan arziki yayin da wasu kuma ke ta neman amsoshin tambayoyi game da lamarin da ya shige musu duhu. A yayin da wasu ke ganin a matsayin su na ‘yan kasa masu cikakken …
  continue reading
 
Loading …

Panduan Rujukan Pantas

Podcast Teratas
Dengar rancangan ini semasa anda meneroka
Main